Your feedback is important to us, send us your feedback today!

Dan Allah idan mutum yayi mafarki kuma ya fitar da maniyyi, Sai ya tashi da asuba kuma lokacin da sanyi, bai samu yayi sallar ba Sai ya girkirta sallan, irin lokacin da ya samu ruwa zafi Sai yayi wanka. Sallan sa yayi ko yaya

Shaykh Mansur Isa Yelwa

Hausa 4 years ago
00:00 / 00:00
AUTOPLAY